Noble Quran » Hausa » Sorah Al-Balad ( The City )
Choose the reader
Hausa
Sorah Al-Balad ( The City ) - Verses Number 20
أَيَحْسَبُ أَن لَّن يَقْدِرَ عَلَيْهِ أَحَدٌ ( 5 )
Kõ yanã zaton bãbu wani mai iya sãmun iko, a kansa?
ثُمَّ كَانَ مِنَ الَّذِينَ آمَنُوا وَتَوَاصَوْا بِالصَّبْرِ وَتَوَاصَوْا بِالْمَرْحَمَةِ ( 17 )
Sa'an nan kuma ya kasance daga waɗanda suka yi ĩmãni, kuma suka yi wa jũna wasiyya da yin haƙuri, kuma suka yi wa jũna wasiyya da tausayi.
Random Books
- Kawar Da Shubha-
Formation : محمد بن عبد الوهاب
Source : http://www.islamhouse.com/p/339828
- Akidar Ahlus~Sunna-
Source : http://www.islamhouse.com/p/339830
- Matsayin Mata A Musulunci, Yahudanci da Nasaranci-
Source : http://www.islamhouse.com/p/191549
- TAFSIRIN USHURIN KARSHE NA AL KURANI MAI GIRMA-
Source : http://www.islamhouse.com/p/250950
- Kawar Da Shubha-
Formation : محمد بن عبد الوهاب
Source : http://www.islamhouse.com/p/339828












